Suspected Ritualists Attack School, Slaughter Four Boys, Drain Their Bood

2 Min Read

An Islamic school located in Niger state was according to reports invaded by some suspected ritualists who murdered four students of the school.

According to the report in Hausa, the suspected ritualists stormed Tungan Magajiya in Rijau local government area of Niger State on Wednesday, March 8th, grabbed five young boys of the school and slaughtered them.

The suspected ritualists were reported to have drained the blood of four of the young boys and made away with it while the fifth boy survived the attack.

The assailants who were believed to be in search of fresh blood attacked the Islamic school at around 3:00am.

The only surviving victim of the attack is according to report receiving treatment a the hospital.

The report published on an Hausa Facebook page reads:

lmajirai Biyar Ne Aka Yi Wa Kisan Gilla A Jihar Naija Daga Habu Dan Sarki Wani rahoton da sashin Hausa na Muryar Amurka ya fitar dangane da yankan ragon da aka yi wa wadansu almajirai dake karatun allo a jihar Naija ya bayyana cewa wannan al’amari dai ya faru ne a garin Tungar Magajiya, da ke yankin karamar hukumar Rijau. Maharan da suka aikata wannan ‘danyen aikin da ba a san ko su waye ba, sun afkawa almajiran ne a lokacin da suke barci suka yan-yanka musu wuya da wani abu da ake kyautata tsammanin ya yi kama da mashi. Malam Muhammadu Bala, wanda yake ‘daya daga cikin malaman almajiran, ya ce cikin dare ya farka ya ji yaran sun farka suna kuka inda ‘daya daga cikinsu yace “Wayyo an kashe wane”. Kuma ya tabbatar da cewa lamarin ya faru a makarantu biyu, wanda a makarantarsa aka yanka yara biyu, sauran ukun kuwa a wata makaranta ta daban abin ya faru

Share this Article